JARUMTA Ko NEMAN SUNA?

Wani Matashi A Najeriya Zai Auri Mata Biyu A Rana Daya.

Matashi Mai Suna Umar Faruk Muhammad Zai Angwace Da Mata Biyu A Rana Guda, Zai Auri Safinat Shuaibu Da Sadiyya Salihu

Za’ayi Daura Auren A Ranar 22 Ga June 2024 Idan Allah Yakaimu

Wane Fata Zakuyi Mashi?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button